Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu episode artwork

EPISODE · Nov 22, 2023 · 25 MIN

Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu

from Daga Laraba · host Aminiya

Bayan watanni tara da kammala zaben 2023 da zubar da wasu jiga-jigan yan siyasa, bangaren shari’a ma na cigaba da zartar da hukunci, inda zuwa yanzu aka tsige akalla gwamnoni hudu daga jam’iyyu daban-daban.Wasu na ɗiga ayar tambaya kan saƙaƙiyar da alƙalai ke amfani da su wajen yanke hukunci a kotunan.Shirin Daga Laraba na wannan mako ya duba ainihin dalilan da suka sa kotunan tsige gwamnonin huɗu zuwa yanzu.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Nov 22, 2023

Embed this episode

NOW PLAYING

Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu

0:00 25:00

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Daga Laraba?

This episode is 25 minutes long.

When was this Daga Laraba episode published?

This episode was published on November 22, 2023.

Can I download this Daga Laraba episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!