EPISODE · Feb 8, 2023 · 30 MIN
Abin Da Ya Sa 'Yan Mata Ke Tallata Kansu a ‘Soshiyal Midiya'
from Daga Laraba · host Aminiya
Sabuwar dabi’ar neman miji ta kafofin sada zumunta da ’yan mata ke yi na neman zama ruwan dare.Bisa al’adar bahaushe dai, namiji ne ke ganin mace ya ce yana so; To amma sai ga shi ’yan mata sun dukufa tallata kansu ga mai so a kafofin sada zumunta. Shin me ke faruw ne? Shirin Daga Laraba ya tattauna da wasu ’yan mata kan abin da ke sa su dora hotunansu a kafofin sada zumunta don neman miji; mun kuma ji ta bakin samari kan yadda suke kallon matan da ke yin hakan.
What this episode covers
Sabuwar dabi’ar neman miji ta kafofin sada zumunta da ’yan mata ke yi na neman zama ruwan dare. Bisa al’adar bahaushe dai, namiji ne ke ganin mace ya ce yana so; To amma sai ga shi ’yan mata sun dukufa tallata kansu ga mai so a kafofin sada zumunta. Shin me ke faruw ne? Shirin Daga Laraba ya tattauna da wasu ’yan mata kan abin da ke sa su dora hotunansu a kafofin sada zumunta don neman miji; mun kuma ji ta bakin samari kan yadda suke kallon matan da ke yin hakan.
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa 'Yan Mata Ke Tallata Kansu a ‘Soshiyal Midiya'
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.