EPISODE · May 20, 2026 · 31 MIN
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa
from Daga Laraba · host Idris Daiyab Bature
Kishin kasa na cikin abubuwan da shugabanni, da sauran masu ruwa da tsaki suke kira ga ’yan Najeriya a kullum a kansu. Muhimmancin kishin kasa ga cigaban al’umma, musamman a kasa mai kabilu da addinai daban-daban irin Najeriya, abu ne da ba zai misaltu ba. Sai dai alamu na nuna cewa yan Najeriya sun fi nuna kishin kabilun da suka fito idan aka kwatanta da kishin kasar da suke da shi. Shirin Daga Laraba na wannan mako zai yi nazari ne kan wannan batu.
What this episode covers
Kishin kasa na cikin abubuwan da shugabanni, da sauran masu ruwa da tsaki suke kira ga ’yan Najeriya a kullum a kansu. Muhimmancin kishin kasa ga cigaban al’umma, musamman a kasa mai kabilu da addinai daban-daban irin Najeriya, abu ne da ba zai misaltu ba. Sai dai alamu na nuna cewa yan Najeriya sun fi nuna kishin kabilun da suka fito idan aka kwatanta da kishin kasar da suke da shi. Shirin Daga Laraba na wannan mako zai yi nazari ne kan wannan batu.
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.