EPISODE · May 7, 2025 · 23 MIN
Boyayyun Dalilan Da Suke Sa Faduwa Jarabawa A Najeriya
from Daga Laraba · host Idris Daiyab Bature
Duk shekara, dalibai kan rubuta jarabawa a matakai daban-daban na makarantu daban-daban.Daya daga cikin nau’ukan jarabawa da daliban Najeriya suke yi ita ce Jarabawar Sharen Fagen Shiga Manyan Makarantu, wato UTME.Kamar kowace shekara, a bana ma dalibai sun rubuta wannan jarabawa kuma a cewar Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB), kashi 78.5 cikin 100 na wadanda suka rubuta jarabawar sun samu kasa da maki 200.Ko wadanne dalilai ne suke kawo faduwa jarabawa a Najeriya?Wannan shine batun da shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi kokarin amsawa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Boyayyun Dalilan Da Suke Sa Faduwa Jarabawa A Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.