EPISODE · Oct 2, 2024 · 28 MIN
Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?
from Daga Laraba · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Wata muhawara da ta karade shafukan sada zumunta a kwanakin nan ita ce ko ’yan Arewa, musamman Hausawa, suna fita kasashen waje.Duk da wannan ba wani sabon abu ba ne, batun ya dauki sabon salo ne a shafukan sada zumunta, musamman Facebook da TikTok, inda ’yan kudancin Najeriya suke wallafa fayafayen bidiyo suna tambayar: shin Hausawa suna zuwa kasashen waje?Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi duba ne kan wannan batu.
What this episode covers
Wata muhawara da ta karade shafukan sada zumunta a kwanakin nan ita ce ko ’yan Arewa, musamman Hausawa, suna fita kasashen waje. Duk da wannan ba wani sabon abu ba ne, batun ya dauki sabon salo ne a shafukan sada zumunta, musamman Facebook da TikTok, inda ’yan kudancin Najeriya suke wallafa fayafayen bidiyo suna tambayar: shin Hausawa suna zuwa kasashen waje? Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi duba ne kan wannan batu.
NOW PLAYING
Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.