EPISODE · Oct 6, 2021 · 47 MIN
Dalilan Mutuwar Kishin Kasa A Zukatan 'Yan Najeriya
from Daga Laraba
Jama'a da dama na mamakin yadda 'yan Najeriya basa kishin kasarsu. Shirin Daga Laraba na wannan karon ya bankado dalilan da suka harzuka da yawa daga cikin 'yan Najeriyan har aka wayi gari kasar ta fita daga ransu.Wasudai na ganin soyayya tana wanzuwa idan kowane bangare na amfana, amma 'yan Najeriya sunce manyan kasar ba ta su sukeyi ba.Ayi Sauraro lafiya.
What this episode covers
Jama'a da dama na mamakin yadda 'yan Najeriya basa kishin kasarsu. Shirin Daga Laraba na wannan karon ya bankado dalilan da suka harzuka da yawa daga cikin 'yan Najeriyan har aka wayi gari kasar ta fita daga ransu. Wasudai na ganin soyayya tana wanzuwa idan kowane bangare na amfana, amma 'yan Najeriya sunce manyan kasar ba ta su sukeyi ba. Ayi Sauraro lafiya.
NOW PLAYING
Dalilan Mutuwar Kishin Kasa A Zukatan 'Yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.