EPISODE · Sep 8, 2021 · 41 MIN
Fina-Finan Hausa: Gina Al'umma Ko Ruguza Tarbiya?
from Daga Laraba · host Aminiya
An jima ana takun saka tsakanin masu ruwa da tsaki a harkar shirya fina-finan Hausa, Kannywood, da wani bangare na al'umma bisa zarge-zarge ko korafe-korafe daban-daban.Daya daga cikin zarge-zargen shi ne na bata tarbiya.Ko me ya sa har yanzu masu harkar suka kasa sauya ra’ayoyin jama’a game da wannan zargi?Ku biyo mu ku ji yadda Dokta Abdallah Usman Gadon Kaya ya yi ragargaza, da kuma yadda Ali Nuhu ya kare masana'antar.
What this episode covers
An jima ana takun saka tsakanin masu ruwa da tsaki a harkar shirya fina-finan Hausa, Kannywood, da wani bangare na al'umma bisa zarge-zarge ko korafe-korafe daban-daban. Daya daga cikin zarge-zargen shi ne na bata tarbiya. Ko me ya sa har yanzu masu harkar suka kasa sauya ra’ayoyin jama’a game da wannan zargi? Ku biyo mu ku ji yadda Dokta Abdallah Usman Gadon Kaya ya yi ragargaza, da kuma yadda Ali Nuhu ya kare masana'antar.
NOW PLAYING
Fina-Finan Hausa: Gina Al'umma Ko Ruguza Tarbiya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.