Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya? episode artwork

EPISODE · Jul 17, 2024 · 24 MIN

Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?

from Daga Laraba · host Sulaiman Hassan

Tun bayan janye tallafin man fetur, gwamnati ke ta rarraba kayan abinci ga talakawa domin rage musu radadi.A wannan makon Shugaban Kasa Bola Tinubu ya bayar da umarin raba tirela 20 ga kowace jiha a Najeriya da Birnin Tarayya duk da wasu na wannan salo ba ya tasiri. Shirin Daga Laraba ya duba yadda tallafin abincin daga gwamnatin zai magance damuwar talakan Najeriya.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jul 17, 2024

Embed this episode

NOW PLAYING

Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?

0:00 24:56

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Daga Laraba?

This episode is 24 minutes long.

When was this Daga Laraba episode published?

This episode was published on July 17, 2024.

Can I download this Daga Laraba episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!