EPISODE · Sep 6, 2023 · 29 MIN
Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu?
from Daga Laraba · host Aminiya
Juyin mulkin da ake yi a ƙasashen Afrika a 'yan kwanakin nan yana tayar da hankalin shugabannin yankin, inda suke ta ƙoƙarin ganin an dawo mulkin dimokraɗiyya.Sai dai wasu na ganin yawan tsoma baki da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke yi, bai kamata ba musamman ƙasashen da ba su cikin yankin ECOWAS da yake jagoranta. Duk da yake akwai masu ganin girman Najeriya a Afrika ya sa dole ya yi magana.Shirin Daga Laraba na wannan makon ya yi nazari akan abin da ya sa shugaba Tinubu ke saurin tsoma baki ga ƙasashen da aka yi juyin mulki fiye da sauran shugabannin Afrika.
What this episode covers
Juyin mulkin da ake yi a ƙasashen Afrika a 'yan kwanakin nan yana tayar da hankalin shugabannin yankin, inda suke ta ƙoƙarin ganin an dawo mulkin dimokraɗiyya. Sai dai wasu na ganin yawan tsoma baki da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke yi, bai kamata ba musamman ƙasashen da ba su cikin yankin ECOWAS da yake jagoranta. Duk da yake akwai masu ganin girman Najeriya a Afrika ya sa dole ya yi magana. Shirin Daga Laraba na wannan makon ya yi nazari akan abin da ya sa shugaba Tinubu ke saurin tsoma...
NOW PLAYING
Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.