Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu? episode artwork

EPISODE · Sep 6, 2023 · 29 MIN

Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu?

from Daga Laraba · host Aminiya

Juyin mulkin da ake yi a ƙasashen Afrika a 'yan kwanakin nan yana tayar da hankalin shugabannin yankin, inda suke ta ƙoƙarin ganin an dawo mulkin dimokraɗiyya.Sai dai wasu na ganin yawan tsoma baki da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke yi, bai kamata ba musamman ƙasashen da ba su cikin yankin ECOWAS da yake jagoranta. Duk da yake akwai masu ganin girman Najeriya a Afrika ya sa dole ya yi magana.Shirin Daga Laraba na wannan makon ya yi nazari akan abin da ya sa shugaba Tinubu ke saurin tsoma baki ga ƙasashen da aka yi juyin mulki fiye da sauran shugabannin Afrika.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Sep 6, 2023

Embed this episode

NOW PLAYING

Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu?

0:00 29:35

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Daga Laraba?

This episode is 29 minutes long.

When was this Daga Laraba episode published?

This episode was published on September 6, 2023.

Can I download this Daga Laraba episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!