EPISODE · Sep 11, 2024 · 29 MIN
Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China
from Daga Laraba · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Dangantaka ko alaka a tsakanin Najeriya da China tana ƙara yaukaka, musamman a baya-bayan nan. Ko a kwanan nan, Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wata tawaga zuwa kasar ta China domin halartar taron kyautata alakar kasuwanci tsakaninta da kasashen Afirka. Shirin Daga Laraba na wananan mako zai tattauna a kan ko mecece ribar ’yan Najeriya a irin wannan dangantakar?
Embed this episode
NOW PLAYING
Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.