EPISODE · Jun 9, 2021 · 30 MIN
Shekara 22 baya: Wanne alfanu Najeriya ta samu daga Dimokuradiyya?
from Daga Laraba · host Aminiya
Asabar 12 ga watan Yuni ce Ranar Dimokuradiyya a Najeriya.Kafin a sauya ranar wannan biki, a da akan yi shi ne ranar 29 ga watan Mayu, ranar da kasar ta koma kan turbar Dimokuradiyya bayan shekaru da dama na mulkin soji.A bana dai shekara 22 ke nan tun bayan komawa kan tsarin na Dimokuradiyya. Ko me wannan tsari ya tsinana wa Najeriya a wadannan shekaru?Mun tattauna da yan Najeriya a kan cigaban da aka samu; sun kuwa bayyana ra'ayoyinsu sun bayar da shawarwari.
What this episode covers
Asabar 12 ga watan Yuni ce Ranar Dimokuradiyya a Najeriya. Kafin a sauya ranar wannan biki, a da akan yi shi ne ranar 29 ga watan Mayu, ranar da kasar ta koma kan turbar Dimokuradiyya bayan shekaru da dama na mulkin soji. A bana dai shekara 22 ke nan tun bayan komawa kan tsarin na Dimokuradiyya. Ko me wannan tsari ya tsinana wa Najeriya a wadannan shekaru? Mun tattauna da yan Najeriya a kan cigaban da aka samu; sun kuwa bayyana ra'ayoyinsu sun bayar da shawarwari.
NOW PLAYING
Shekara 22 baya: Wanne alfanu Najeriya ta samu daga Dimokuradiyya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.