EPISODE · Oct 15, 2025 · 27 MIN
Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?
from Daga Laraba · host Idris Daiyab Bature
Yadda ‘ya’yan jamiyyar PDP ke ficewa suna komawa jam’iyya mai mulki na cigaba da nuna yadda take kara samun koma baya a siyasar Najeriya.Banda haka, rikicin cikin gida da yaki ci yaki cinyewa na cigaba da yi mata dabaibayi.Shin ko hakan na nufin jam’iyyar ta fara gushewa ne a siyasar Najeriya?Wannan shine batun da shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari a kai.
What this episode covers
Yadda ‘ya’yan jamiyyar PDP ke ficewa suna komawa jam’iyya mai mulki na cigaba da nuna yadda take kara samun koma baya a siyasar Najeriya. Banda haka, rikicin cikin gida da yaki ci yaki cinyewa na cigaba da yi mata dabaibayi. Shin ko hakan na nufin jam’iyyar ta fara gushewa ne a siyasar Najeriya? Wannan shine batun da shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari a kai.
NOW PLAYING
Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.