EPISODE · Feb 23, 2022 · 31 MIN
Ungulu Da Kan Zabo: Yadda Labaran Karya Ke Buya A Tsakanin Al’umma
from Daga Laraba · host Aminiya
Galibi idan aka ambaci labaran karya abin da ke fara zuwa zuciyar mutane shi ne soshiyal midiya, wato kafofin sadarwa na zamani.Amma ko masu sauraro sun taba tunanin cewa yayin hira a majalisa ko teburin shayi, wani ka iya ba da labaran da basu da tushe balle makama?Shirin Daga Laraba na wannan makon na tafe da karin bayani
What this episode covers
Galibi idan aka ambaci labaran karya abin da ke fara zuwa zuciyar mutane shi ne soshiyal midiya, wato kafofin sadarwa na zamani. Amma ko masu sauraro sun taba tunanin cewa yayin hira a majalisa ko teburin shayi, wani ka iya ba da labaran da basu da tushe balle makama? Shirin Daga Laraba na wannan makon na tafe da karin bayani
NOW PLAYING
Ungulu Da Kan Zabo: Yadda Labaran Karya Ke Buya A Tsakanin Al’umma
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.