EPISODE · Mar 8, 2023 · 29 MIN
Wane Ne Bola Ahmed Tinubu? Bayani Daga Dattawan Legas
from Daga Laraba · host Aminiya
Shirin Daga Laraba na wannan karo ya yi wasu tambayoyi masu kalubale ga shugaban kasar Najeriya mai jiran gado game da lafiyarsa, da kuma kaifin basirarsa.Shin Bola Ahmed Tinubu zai iya tafiyar da harkokin mulkin Najeriya fiye da Muhamadu Buhari?Ku surari shirin Daga Laraba na wannan mako ku ji amsoshin duka tambayoyin namu.
What this episode covers
Shirin Daga Laraba na wannan karo ya yi wasu tambayoyi masu kalubale ga shugaban kasar Najeriya mai jiran gado game da lafiyarsa, da kuma kaifin basirarsa. Shin Bola Ahmed Tinubu zai iya tafiyar da harkokin mulkin Najeriya fiye da Muhamadu Buhari? Ku surari shirin Daga Laraba na wannan mako ku ji amsoshin duka tambayoyin namu.
NOW PLAYING
Wane Ne Bola Ahmed Tinubu? Bayani Daga Dattawan Legas
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.