EPISODE · Jul 14, 2021 · 26 MIN
Yadda Hadurra ke lakume Rayukan Dubban 'yan Najeriya
from Daga Laraba · host Aminiya
Wasu alkaluma da Hukumar Kiyaye Hadurra ta Tarayya (FRSC) ta fitar sun nuna cewa a wata guda kawai mutane 1,059 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon hadurran mota a Najeriya.A wannan karon, "Daga Laraba" ya duba yawan hadurra da dalilan da ke haddasa su da masu haddasa su da yadda za a yi a rage su.
What this episode covers
Wasu alkaluma da Hukumar Kiyaye Hadurra ta Tarayya (FRSC) ta fitar sun nuna cewa a wata guda kawai mutane 1,059 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon hadurran mota a Najeriya. A wannan karon, "Daga Laraba" ya duba yawan hadurra da dalilan da ke haddasa su da masu haddasa su da yadda za a yi a rage su.
NOW PLAYING
Yadda Hadurra ke lakume Rayukan Dubban 'yan Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.