EPISODE · May 3, 2023 · 29 MIN
Yadda Iyaye Ke Kashe Wa 'Ya'yansu Aure A Arewa
from Daga Laraba · host Aminiya
Mutuwar aure daya ce daga cikin matsalolin da ke ci wa mutanen Najeriya musamman 'yan Arewacin kasar tuwo a kwarya. Ko kun san wadansu iyayen ne da kansu suke janyo mutuwar auren 'ya'yansu? Shirin Daga laraba na tafe da karin bayani, ciki harda wanda aka kashewa aure. A yi sauraro lafiya.
What this episode covers
Mutuwar aure daya ce daga cikin matsalolin da ke ci wa mutanen Najeriya musamman 'yan Arewacin kasar tuwo a kwarya. Ko kun san wadansu iyayen ne da kansu suke janyo mutuwar auren 'ya'yansu? Shirin Daga laraba na tafe da karin bayani, ciki harda wanda aka kashewa aure. A yi sauraro lafiya.
NOW PLAYING
Yadda Iyaye Ke Kashe Wa 'Ya'yansu Aure A Arewa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.