EPISODE · Jun 14, 2023 · 30 MIN
Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
from Daga Laraba · host Aminiya
Kungiyoyin bada agaji masu zaman kansu na kasashen yammacin duniya da aka fi sani da NGO na neman hana mata zaman aure a Jihar Borno, Arewa maso Gabashin Najeriya. Ko ta wadanne hanyoyi wadannan kungiyoyi na NGO ke shiga sha'anin zamantakewar aure? Saurari shirin Daga Laraba domin jin inda gizo ke saka.
What this episode covers
Kungiyoyin bada agaji masu zaman kansu na kasashen yammacin duniya da aka fi sani da NGO na neman hana mata zaman aure a Jihar Borno, Arewa maso Gabashin Najeriya. Ko ta wadanne hanyoyi wadannan kungiyoyi na NGO ke shiga sha'anin zamantakewar aure? Saurari shirin Daga Laraba domin jin inda gizo ke saka.
NOW PLAYING
Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.