EPISODE · May 25, 2022 · 30 MIN
Yadda ’Yan IPOB Suka Kashe Mai Tsohon Cikin Da ’Ya’yanta
from Daga Laraba · host Aminiya
A cigaba da ayyukan 'yan ta'addan IPOB a Kudu maso Kudancin Najeriya, yan kungiyar sun kai farmaki yankunan da Hausawa ke zaune inda suka hallaka wata mata mai dauke da cikin wata tara da 'ya'yan ta hudu a Isolo dake Jihar Anambra.Bayan nan rahotanni da muka samu sun nuna cewa a kasa da awa 24 bayan kashe matar nan da 'ya'yanta, yan haramtacciyar kungiyar sun sake kashe wasu yan acaba 4 sun kuma kone gawar daya daga cikin su, sannan kuma sun kashe wani mahauci. Ko wane hali 'yan Arewa mazauna yanki ke ciki a yanzu?Muna tafe da bayanan yadda aka kashe mata mai cikin nan da kuma karin bayani kan halin da 'yan Arewa mazauna yankin ke ciki a halin yanzu.
What this episode covers
A cigaba da ayyukan 'yan ta'addan IPOB a Kudu maso Kudancin Najeriya, yan kungiyar sun kai farmaki yankunan da Hausawa ke zaune inda suka hallaka wata mata mai dauke da cikin wata tara da 'ya'yan ta hudu a Isolo dake Jihar Anambra. Bayan nan rahotanni da muka samu sun nuna cewa a kasa da awa 24 bayan kashe matar nan da 'ya'yanta, yan haramtacciyar kungiyar sun sake kashe wasu yan acaba 4 sun kuma kone gawar daya daga cikin su, sannan kuma sun kashe wani mahauci. Ko wane hali 'yan Arewa ...
NOW PLAYING
Yadda ’Yan IPOB Suka Kashe Mai Tsohon Cikin Da ’Ya’yanta
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.