EPISODE · Oct 5, 2022 · 29 MIN
Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta
from Daga Laraba · host Aminiya
Wata kididdiga da jaridar Vanguard ta fitar a 2017 ta bayyana cewa akwai kabilu da ke amfani da harsuna 371 a fadin Najeriya.Ta yaya wadannan kabilu za su fahimci junansu su zauna lafiya har su amfani kansu da kasarsu?Saurari cikakken shirin Daga Laraba domin jin yadda masana da ’yan Najeriya suka bayyana hanyoyin da za a bi wurin cudar guna da man jikinta.
What this episode covers
Wata kididdiga da jaridar Vanguard ta fitar a 2017 ta bayyana cewa akwai kabilu da ke amfani da harsuna 371 a fadin Najeriya. Ta yaya wadannan kabilu za su fahimci junansu su zauna lafiya har su amfani kansu da kasarsu? Saurari cikakken shirin Daga Laraba domin jin yadda masana da ’yan Najeriya suka bayyana hanyoyin da za a bi wurin cudar guna da man jikinta.
NOW PLAYING
Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.