EPISODE · Sep 29, 2023 · 14 MIN
Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailKotun sauraron karar zaben 2023 na gwamnan Jihar Kaduna karkashin jagorancin mai shari’a Victor Oviawe ya ba da umarnin sake gudanar da zabe a rumfunan zabe 24 da ke mazabu bakwai na kananan hukumomi hudu da suka kunshi masu rajista 16,300 a zaman yanke hukunci da ya gudana ta kafar zoom a jiya Alhamis a jihar Kaduna, nan da kasa da kwanaki 90. Mene ne wannan hukuncin ke nufi? Saurari shirin NAjeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin abin da wannan hukuncin ke nufi.
What this episode covers
Send us Fan Mail Kotun sauraron karar zaben 2023 na gwamnan Jihar Kaduna karkashin jagorancin mai shari’a Victor Oviawe ya ba da umarnin sake gudanar da zabe a rumfunan zabe 24 da ke mazabu bakwai na kananan hukumomi hudu da suka kunshi masu rajista 16,300 a zaman yanke hukunci da ya gudana ta kafar zoom a jiya Alhamis a jihar Kaduna, nan da kasa da kwanaki 90. Mene ne wannan hukuncin ke nufi? Saurari shirin NAjeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin abin da wannan hukuncin&n...
NOW PLAYING
Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m