Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi episode artwork

EPISODE · Sep 29, 2023 · 14 MIN

Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi

from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Send us Fan MailKotun sauraron karar zaben 2023 na gwamnan Jihar Kaduna karkashin jagorancin mai shari’a Victor Oviawe ya ba da umarnin sake gudanar da zabe a rumfunan zabe 24 da ke mazabu bakwai na kananan hukumomi hudu da suka kunshi masu rajista 16,300 a zaman yanke hukunci da ya gudana ta kafar zoom a jiya Alhamis a jihar Kaduna, nan da kasa da kwanaki 90.  Mene ne wannan hukuncin ke nufi? Saurari shirin NAjeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin abin da wannan hukuncin ke nufi.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Sep 29, 2023

Embed this episode

NOW PLAYING

Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi

0:00 14:29

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 14 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on September 29, 2023.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!