EPISODE · Aug 16, 2021 · 17 MIN
Abin da Ya Biyo Bayan Kisan Wasu Matafiya A Jos
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBayan kisan gillar da aka yi wa wasu matafiya a Jos, babban birnin Jihar Filato, Gwamna Simon Lalong ya kafa dokar hana fita dare da rana a Karamar Hukumar Jos ta Arewa.Muna dauke da bayanai daga bakin makusantan wadanda aka karkashe da sauran masu ruwa da tsaki. A yi sauraro lafiya.
What this episode covers
Send us Fan Mail Bayan kisan gillar da aka yi wa wasu matafiya a Jos, babban birnin Jihar Filato, Gwamna Simon Lalong ya kafa dokar hana fita dare da rana a Karamar Hukumar Jos ta Arewa. Muna dauke da bayanai daga bakin makusantan wadanda aka karkashe da sauran masu ruwa da tsaki. A yi sauraro lafiya.
NOW PLAYING
Abin da Ya Biyo Bayan Kisan Wasu Matafiya A Jos
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m