EPISODE · Aug 16, 2021 · 17 MIN
Abin da Ya Biyo Bayan Kisan Wasu Matafiya A Jos
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBayan kisan gillar da aka yi wa wasu matafiya a Jos, babban birnin Jihar Filato, Gwamna Simon Lalong ya kafa dokar hana fita dare da rana a Karamar Hukumar Jos ta Arewa.Muna dauke da bayanai daga bakin makusantan wadanda aka karkashe da sauran masu ruwa da tsaki. A yi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin da Ya Biyo Bayan Kisan Wasu Matafiya A Jos
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.