EPISODE · Aug 23, 2021 · 20 MIN
Abin da Ya Faru A Afghanistan Zai Yiwu A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan da mayakan Taliban suka karbe mulki a Afghanaistan ake ta tafka muhawara a kafofin sada zumunta.A nan Najeriya, daya daga cikin batutuwan da ake tattaunawa a kai shi ne ko zai yiwu a wayi gari Boko Haram ta karbe iko?Wannan ne batun da shirin Najeriya a Yau ya tattauna a kai.
What this episode covers
Send us Fan Mail Tun bayan da mayakan Taliban suka karbe mulki a Afghanaistan ake ta tafka muhawara a kafofin sada zumunta. A nan Najeriya, daya daga cikin batutuwan da ake tattaunawa a kai shi ne ko zai yiwu a wayi gari Boko Haram ta karbe iko? Wannan ne batun da shirin Najeriya a Yau ya tattauna a kai.
NOW PLAYING
Abin da Ya Faru A Afghanistan Zai Yiwu A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.