Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano episode artwork

EPISODE · Jul 21, 2022 · 15 MIN

Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano

from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us Fan MailAna iya cewa cutar kwalara ta yi kakagida a Jihar Kano da ma wasu sassan Najeriya inda a duk shekara ake samun barkewar cutar, take kuma lakume rayuka.Ko a kwana-kwanan nan, ma’aikatar lafiya ta jihar ta ce cutar ta kashe mutum biyar daga cikin 189 da suka kamu da ita a kananan hukumomi 20 na jihar a cikin wata shida .Shin me ya sa ake yawan samun wannan cuta? Wai shin ina jami’an duba-gari suke, wadanda ke zagayawa unguwa-unguwa, gida-gida domin tabbatar da tsaftar muhalli don guje wa yaduwar cututtuka?Mun tattauna da mazauna jihar Kano da kuma masu ruwa da tsaki a harkar kiwon lafiya.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Jul 21, 2022

Embed this episode

NOW PLAYING

Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano

0:00 15:38

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 15 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on July 21, 2022.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!