EPISODE · Jul 21, 2022 · 15 MIN
Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailAna iya cewa cutar kwalara ta yi kakagida a Jihar Kano da ma wasu sassan Najeriya inda a duk shekara ake samun barkewar cutar, take kuma lakume rayuka.Ko a kwana-kwanan nan, ma’aikatar lafiya ta jihar ta ce cutar ta kashe mutum biyar daga cikin 189 da suka kamu da ita a kananan hukumomi 20 na jihar a cikin wata shida .Shin me ya sa ake yawan samun wannan cuta? Wai shin ina jami’an duba-gari suke, wadanda ke zagayawa unguwa-unguwa, gida-gida domin tabbatar da tsaftar muhalli don guje wa yaduwar cututtuka?Mun tattauna da mazauna jihar Kano da kuma masu ruwa da tsaki a harkar kiwon lafiya.
What this episode covers
Send us Fan Mail Ana iya cewa cutar kwalara ta yi kakagida a Jihar Kano da ma wasu sassan Najeriya inda a duk shekara ake samun barkewar cutar, take kuma lakume rayuka. Ko a kwana-kwanan nan, ma’aikatar lafiya ta jihar ta ce cutar ta kashe mutum biyar daga cikin 189 da suka kamu da ita a kananan hukumomi 20 na jihar a cikin wata shida . Shin me ya sa ake yawan samun wannan cuta? Wai shin ina jami’an duba-gari suke, wadanda ke zagayawa unguwa-unguwa, gida-gida domin tabbatar da tsaftar muhalli...
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m