EPISODE · Oct 23, 2023 · 14 MIN
Abin Da Ya Sa Iyaye Ke Tsoron Malamai Su Hukunta ‘Ya’Yansu
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailA Shekarun baya iyaye kan damka amanar ‘ya’yansu kacokan ga malamai domin karatu da tarbiyya, wannan kuma ba iya malaman addini kadai ba, harda malaman makarantun boko. Sai dai a ‘yan shekarun nan, iyaye sun samu shakku dangane da hukunta ‘ya’yansu a makaranta, mene ne abin da ya janza har aka samu kai a irin wannan hali? Shirin Najeriya A Yau na tafe da tattaunawa ta musamman da kwararrun malaman makarnata, masu makaranta da kuma iyayen yaran.
What this episode covers
Send us Fan Mail A Shekarun baya iyaye kan damka amanar ‘ya’yansu kacokan ga malamai domin karatu da tarbiyya, wannan kuma ba iya malaman addini kadai ba, harda malaman makarantun boko. Sai dai a ‘yan shekarun nan, iyaye sun samu shakku dangane da hukunta ‘ya’yansu a makaranta, mene ne abin da ya janza har aka samu kai a irin wannan hali? Shirin Najeriya A Yau na tafe da tattaunawa ta musamman da kwararrun malaman makarnata, masu makaranta da kuma iyayen yaran.
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Iyaye Ke Tsoron Malamai Su Hukunta ‘Ya’Yansu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m