EPISODE · Jun 10, 2024 · 14 MIN
Abin Da Ya Sa Tamowa Ke Nema Ta Gagari Kundila A Arewa
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf da Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailKiraye-kiraye na karuwa game da matakin da ya kamata a dauka don dakile matsalar karancin abinci mai gina jiki wato tamowa a jikin kanan yaraKungiyar likitoci ta 'Doctors Without Borders' ta ce an samu ƙaruwar yara masu fama da tamowa a jihohi 11 da ke arewacin Najeriya.Shirin Najeriya a Yau zai duba matakan da za ya kamata a dauka don kare kai daga kamuwa da tamowa.
What this episode covers
Send us Fan Mail Kiraye-kiraye na karuwa game da matakin da ya kamata a dauka don dakile matsalar karancin abinci mai gina jiki wato tamowa a jikin kanan yara Kungiyar likitoci ta 'Doctors Without Borders' ta ce an samu ƙaruwar yara masu fama da tamowa a jihohi 11 da ke arewacin Najeriya. Shirin Najeriya a Yau zai duba matakan da za ya kamata a dauka don kare kai daga kamuwa da tamowa.
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Tamowa Ke Nema Ta Gagari Kundila A Arewa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.