EPISODE · Aug 27, 2021 · 23 MIN
Abin Da Ya Sa Tashe-Tashen Hankula Suka Ki Karewa A Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTashe-tashen hankula sun zama tamkar jamfa a Jos a Najeriya - ana kokarin shawo kan wannan, sai wani ya barke a wani wuri.A Karamar Hukumar Jos ta Arewa ta jihar Filato ana cikin kokarin kwantar da kurar da ta taso sakamakon kisan wasu matafiya, sai ga wasu sun kai hari a kan wata al'umma inda suka kashe mutane suka kona gidaje.Shin babu hanyar kawo karshen wadannan rikice-rikice ne?
What this episode covers
Send us Fan Mail Tashe-tashen hankula sun zama tamkar jamfa a Jos a Najeriya - ana kokarin shawo kan wannan, sai wani ya barke a wani wuri. A Karamar Hukumar Jos ta Arewa ta jihar Filato ana cikin kokarin kwantar da kurar da ta taso sakamakon kisan wasu matafiya, sai ga wasu sun kai hari a kan wata al'umma inda suka kashe mutane suka kona gidaje. Shin babu hanyar kawo karshen wadannan rikice-rikice ne?
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Tashe-Tashen Hankula Suka Ki Karewa A Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m