EPISODE · Aug 27, 2021 · 23 MIN
Abin Da Ya Sa Tashe-Tashen Hankula Suka Ki Karewa A Najeriya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTashe-tashen hankula sun zama tamkar jamfa a Jos a Najeriya - ana kokarin shawo kan wannan, sai wani ya barke a wani wuri.A Karamar Hukumar Jos ta Arewa ta jihar Filato ana cikin kokarin kwantar da kurar da ta taso sakamakon kisan wasu matafiya, sai ga wasu sun kai hari a kan wata al'umma inda suka kashe mutane suka kona gidaje.Shin babu hanyar kawo karshen wadannan rikice-rikice ne?
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Ya Sa Tashe-Tashen Hankula Suka Ki Karewa A Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.