EPISODE · Apr 17, 2023 · 12 MIN
Abin Da Zai Faru Da Zaben Adamawa A Abuja
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan kin amincewa da bayyana Sanata Aishatu Dahiru Binani a matsayin wacce ta lashe zaben gwamnan Adamawa da aka karasa a Ranar Asabar 15 ga Afrilu, da hukumar INEC ta yi, hankalin 'yan Najeriya ya koma kan ina aka dosa. INEC ta gayyaci Kwamishinan zaben Adamawa Abuja, ko za a karasa bayyana sakamakon zaben a Abuja ne? Shirin Najeriya A Yau ya yi hasashen yadda za a karasa zaben Binani da Fintiri a Abuja.
Embed this episode
NOW PLAYING
Abin Da Zai Faru Da Zaben Adamawa A Abuja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.