EPISODE · Apr 17, 2023 · 12 MIN
Abin Da Zai Faru Da Zaben Adamawa A Abuja
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan kin amincewa da bayyana Sanata Aishatu Dahiru Binani a matsayin wacce ta lashe zaben gwamnan Adamawa da aka karasa a Ranar Asabar 15 ga Afrilu, da hukumar INEC ta yi, hankalin 'yan Najeriya ya koma kan ina aka dosa. INEC ta gayyaci Kwamishinan zaben Adamawa Abuja, ko za a karasa bayyana sakamakon zaben a Abuja ne? Shirin Najeriya A Yau ya yi hasashen yadda za a karasa zaben Binani da Fintiri a Abuja.
What this episode covers
Send us Fan Mail Tun bayan kin amincewa da bayyana Sanata Aishatu Dahiru Binani a matsayin wacce ta lashe zaben gwamnan Adamawa da aka karasa a Ranar Asabar 15 ga Afrilu, da hukumar INEC ta yi, hankalin 'yan Najeriya ya koma kan ina aka dosa. INEC ta gayyaci Kwamishinan zaben Adamawa Abuja, ko za a karasa bayyana sakamakon zaben a Abuja ne? Shirin Najeriya A Yau ya yi hasashen yadda za a karasa zaben Binani da Fintiri a Abuja.
NOW PLAYING
Abin Da Zai Faru Da Zaben Adamawa A Abuja
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m