EPISODE · Sep 23, 2024 · 27 MIN
Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailA karshe dai Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Monday Okpebholo a matsayin zababben Gwamnan Jihar Edo.Ya yi nasarar lashe zaben da aka gudanar ranar Asabar ne dai bayan ya kayar da ’yan Takara 16.To ko me wannan nasara take nufi ga Jihar da al’ummarta?Wannan na cikin tambayoyin da shirin Najeriya a Yau zai amsa a wannan lokacin.
What this episode covers
Send us Fan Mail A karshe dai Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Monday Okpebholo a matsayin zababben Gwamnan Jihar Edo. Ya yi nasarar lashe zaben da aka gudanar ranar Asabar ne dai bayan ya kayar da ’yan Takara 16. To ko me wannan nasara take nufi ga Jihar da al’ummarta? Wannan na cikin tambayoyin da shirin Najeriya a Yau zai amsa a wannan lokacin.
NOW PLAYING
Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m