EPISODE · Aug 2, 2021 · 29 MIN
Ambaliyar Ruwa: Yadda Wasu Al'ummomi Ke Kokarin Kare Kansu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar Nazari da Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa a wasu sassan Najeriya za a samu ruwan sama fiye da yadda aka saba da ma ambaliyar ruwa.Tuni dai aka samu rahoton ambaliyar ta fara barna, inda a wasu wurare ta mamaye gine-gine, ko ta share hanyoyin mota, ko ta tafi da gonaki, ko ma ta yi sanadin mutuwar mutane.A wannan shiri na Najeriya a Yau za mu duba yadda wasu al'ummu a wasu sassan Najeriya ke kokarin kare yankunansu daga barazanar ambaliya.
What this episode covers
Send us Fan Mail Hukumar Nazari da Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa a wasu sassan Najeriya za a samu ruwan sama fiye da yadda aka saba da ma ambaliyar ruwa. Tuni dai aka samu rahoton ambaliyar ta fara barna, inda a wasu wurare ta mamaye gine-gine, ko ta share hanyoyin mota, ko ta tafi da gonaki, ko ma ta yi sanadin mutuwar mutane. A wannan shiri na Najeriya a Yau za mu duba yadda wasu al'ummu a wasu sassan Najeriya ke kokarin kare yankunansu daga barazanar ambaliya.
NOW PLAYING
Ambaliyar Ruwa: Yadda Wasu Al'ummomi Ke Kokarin Kare Kansu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m