EPISODE · Aug 2, 2021 · 29 MIN
Ambaliyar Ruwa: Yadda Wasu Al'ummomi Ke Kokarin Kare Kansu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailHukumar Nazari da Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa a wasu sassan Najeriya za a samu ruwan sama fiye da yadda aka saba da ma ambaliyar ruwa.Tuni dai aka samu rahoton ambaliyar ta fara barna, inda a wasu wurare ta mamaye gine-gine, ko ta share hanyoyin mota, ko ta tafi da gonaki, ko ma ta yi sanadin mutuwar mutane.A wannan shiri na Najeriya a Yau za mu duba yadda wasu al'ummu a wasu sassan Najeriya ke kokarin kare yankunansu daga barazanar ambaliya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Ambaliyar Ruwa: Yadda Wasu Al'ummomi Ke Kokarin Kare Kansu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.