EPISODE · Mar 18, 2022 · 15 MIN
Dalilan Da Mutane Ke Kashe Kansu Saboda Soyayya
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMummunan al'adar nan ta kashe kai saboda soyayya na kara karbuwa a tsakanin matasa a Arewacin Najeriya. Ko me ke janyo hakan?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da masana lafiyar kwakwalwar dan Adam domin gano dalilan masu yin wannan aik-aika na kashe kai domin katsewar soyayya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilan Da Mutane Ke Kashe Kansu Saboda Soyayya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.