EPISODE · Jul 17, 2025 · 19 MIN
Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Samun Adalci
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailRashin samun adalci a Najeriya ba ya rasa nasaba da cin hanci da rashawa a bangaren shari’a, inda ake zargin wasu jami’ai suna karɓar kuɗi kafin su yanke hukunci, kamar yadda manazarta suka bayyana. Ko mece ce gaskiyar wannan lamari?Wannan ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
What this episode covers
Send us Fan Mail Rashin samun adalci a Najeriya ba ya rasa nasaba da cin hanci da rashawa a bangaren shari’a, inda ake zargin wasu jami’ai suna karɓar kuɗi kafin su yanke hukunci, kamar yadda manazarta suka bayyana. Ko mece ce gaskiyar wannan lamari? Wannan ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
NOW PLAYING
Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Samun Adalci
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m