EPISODE · Jan 25, 2022 · 15 MIN
Dalilan Gwamnatin Jihar Kano Na Dakatar Da Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGwamnatin Kano ta dakatar da daukacin makarantun kudi na Jihar da nufin sake nazari a kan yadda ake gudanar da su, a cewarta.Matakin dai ya biyo bayan kururuwar da al’umma ta yi bayan gano gawar Hanifa Abubakar, wata daliba da ake zargin shugaban makarantar da take ya sace, ya kuma kashe ta.A shirin Najeriya a Yau za mu ji hikimar yin hakan da ma yadda hakan zai shafi ilimi a Jihar.
What this episode covers
Send us Fan Mail Gwamnatin Kano ta dakatar da daukacin makarantun kudi na Jihar da nufin sake nazari a kan yadda ake gudanar da su, a cewarta. Matakin dai ya biyo bayan kururuwar da al’umma ta yi bayan gano gawar Hanifa Abubakar, wata daliba da ake zargin shugaban makarantar da take ya sace, ya kuma kashe ta. A shirin Najeriya a Yau za mu ji hikimar yin hakan da ma yadda hakan zai shafi ilimi a Jihar.
NOW PLAYING
Dalilan Gwamnatin Jihar Kano Na Dakatar Da Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.