EPISODE · Aug 14, 2025 · 25 MIN
Dalilan Karuwar Mace-Mace A Hanyoyin Najeriya
from Najeriya a Yau · host Idris Daiyab Bature
Send us Fan MailDuk da kara wayar da direbobi da fasinjoji da hukumar kiyaye hadura ta tace tana yi, ana kara samun hauhawar wadanda ke rasa rayukansu sakamakon haddura a titin kasar nan.A shafinta na internet, hukumar kiyaye haddura ta kasa tace a watanni uku na farko na shekarar 2024, mutane 1,471 ne suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin mota, kazalika, a watanni uku na farko na wannan shekara ta 2025, adadin ya haura zuwa mutane 1,593 — karin mutum 122, ko kuma kashi 8.3 cikin dari.Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan dalilan da suka sa ake kara samun karuwa rasa rayuka a titunan kasar nan.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilan Karuwar Mace-Mace A Hanyoyin Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.