EPISODE · Sep 12, 2022 · 15 MIN
Dalilin Da Masu Shiga Tsakanin Hukumomi Da ’Yan Ta’adda Ke Samun Matsala
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailKamun da hukumomin tsaron Najeriya suka yi wa Tukur Mamu, wani shahararren mai shiga tsakanin ’yan ta’adda da mutane a Najeriya ya sanya tunanin a zukatan jama’a a ciki da wajen kasar.Shin masu shiga tsakanin ’yan ta’adda da gwamnati ko jama’ar gari na da wata alaka da ta’addanci ne? Shin me ya sa suke ba sa wanyewa lafiya da gwamnati?A shirin namu na wannan lokaci, mun tattauna da masana, mun kuma ji ta bakin wadansu ’yan Najeriya dangane da wannan batu.A yi sauraro lafiya.
What this episode covers
Send us Fan Mail Kamun da hukumomin tsaron Najeriya suka yi wa Tukur Mamu, wani shahararren mai shiga tsakanin ’yan ta’adda da mutane a Najeriya ya sanya tunanin a zukatan jama’a a ciki da wajen kasar. Shin masu shiga tsakanin ’yan ta’adda da gwamnati ko jama’ar gari na da wata alaka da ta’addanci ne? Shin me ya sa suke ba sa wanyewa lafiya da gwamnati? A shirin namu na wannan lokaci, mun tattauna da masana, mun kuma ji ta bakin wadansu ’yan Najeriya dangane da wannan batu. A yi sauraro lafi...
NOW PLAYING
Dalilin Da Masu Shiga Tsakanin Hukumomi Da ’Yan Ta’adda Ke Samun Matsala
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m