EPISODE · Jul 26, 2024 · 21 MIN
Dalilin Takaddama Kan Rushe Hukumomin Raya Biranen Kaduna
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Suleiman Hassan Jos
Send us Fan MailMajalisar Dokokin Jihar Kaduna ta soke dokar da ta kirkiri hukumomin raya wasu biranen jihar uku.Wannan mataki dai ya haifar da zazzafar muhawarar a kan nasabarsa da nuna yatsa da ake yi a tsakanin gwamnati mai ci da wadda ta gada.Shirin Najeriya a Yau zai binciki dalilin daukar wannan mataki da yadda zai shafi ci gaban kananan hukumomin da abin ya shafa.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin Takaddama Kan Rushe Hukumomin Raya Biranen Kaduna
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.