EPISODE · Mar 4, 2022 · 16 MIN
Dalilin Watsi Da Dokar Ba Mata 35% Na Mukaman Shugabanci
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailMata a Najeriya na ci gaba da kumfar baki bayan majalisar dokokin kasar ta yi fatali da kudurin dokar wajabta ware musu kashi 35 cikin 100 na mukaman gwamnati da na jam’iyyun siyasa.Matan suna kuma bukatar majalisa ta kafa doka cewa duk mijin da suka aura dan wata kasa to ya zama dan Najeriya, albarkacinsu.Shirin Najeriya A Yau na dauke da dalilan da suka sa kudurorin dokar ba su kai labari ba.
Embed this episode
NOW PLAYING
Dalilin Watsi Da Dokar Ba Mata 35% Na Mukaman Shugabanci
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.