EPISODE · May 26, 2022 · 15 MIN
Gudummawar Da Kowa Zai Bayar Wa Wurin Kawar Da Ta'addanci
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailZuwa yanzu ya fara zama zahiri a idanun duniya cewa Najeriya ta fada cikin taskun rashin tsaro da kullum yake mata barazanar cigaba da kasancewar ta kasa dunkulalliya mai shugabancin da ake yi wa biyayya. Tuni dai kasar ta ayyana kungiyoyin yan bindiga guda biyar a matsayin 'yan ta'adda. Hudu daga cikinsu a Arewacin kasar daya a Kudancin ta. To ko ta wadanne hanyoyi 'yan kasar za su hada kai da gwamnati domin ceto kansu da kasar su? Ayi sauraro lafiya.
Embed this episode
NOW PLAYING
Gudummawar Da Kowa Zai Bayar Wa Wurin Kawar Da Ta'addanci
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.