EPISODE · Jun 7, 2022 · 15 MIN
Hakikanin Abin Da Ya Faru A Owo, Jihar Ondo
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailA Ranar Lahadin da ta gabata, wasu 'yan bindiga suka kai farmaki kan wasu masu ibada, a wata cocin Katolika da ke kusa da gidan sarkin Owo wanda kuma garin gwamna Oluwarotimi Akeredolu ne na jihar Ondo. Sun kashe masu ibada da dama suka kuma jikata wasu.Shirin Najeriya a yau ya dubi yadda Al'amarin ya faru.
What this episode covers
Send us Fan Mail A Ranar Lahadin da ta gabata, wasu 'yan bindiga suka kai farmaki kan wasu masu ibada, a wata cocin Katolika da ke kusa da gidan sarkin Owo wanda kuma garin gwamna Oluwarotimi Akeredolu ne na jihar Ondo. Sun kashe masu ibada da dama suka kuma jikata wasu. Shirin Najeriya a yau ya dubi yadda Al'amarin ya faru.
NOW PLAYING
Hakikanin Abin Da Ya Faru A Owo, Jihar Ondo
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m