EPISODE · Sep 16, 2021 · 13 MIN
Idan Najeriya Ta Karbo Sabon Bashin Naira Tiriliyan 2
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan Mail'Yan Najeriya da dama na caccakar Gwamnatin Tarayya bayan da Shugaba Muhammadu Buhari ya aike da takarda ga Majalisar Dattawa yana neman sahalewarta ya ciyo wani sabon rance.Masu sharhi kuma na cewa ba a taba samun gwamnatin da ta ciyo bashi kamar gwamnatin nan ba.Shin mece ce hikimar karbo rancen, kuma wanne tasiri zai yi a kan rayuwar 'yan Najeriya?
What this episode covers
Send us Fan Mail 'Yan Najeriya da dama na caccakar Gwamnatin Tarayya bayan da Shugaba Muhammadu Buhari ya aike da takarda ga Majalisar Dattawa yana neman sahalewarta ya ciyo wani sabon rance. Masu sharhi kuma na cewa ba a taba samun gwamnatin da ta ciyo bashi kamar gwamnatin nan ba. Shin mece ce hikimar karbo rancen, kuma wanne tasiri zai yi a kan rayuwar 'yan Najeriya?
NOW PLAYING
Idan Najeriya Ta Karbo Sabon Bashin Naira Tiriliyan 2
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m