EPISODE · Apr 4, 2022 · 14 MIN
‘Illolin kaurace wa zabe sun fi na kada kuri’a yawa’
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailBayan ya dade yana jan hankalin hukumomi game da bukatar daukar mataki a kan rashin tsaron da ya gallabi ’an Najeriya, wani limami ya yi kashedin cewa mutane ba za su fito zabe ba a 2023 idan ba a amsa wasu tambayoyi ba.Da jin haka, kwamitin masallacin da Sheikh Nuru Khalid yake jan sallar Juma’a ya ce malamin ya wuce gona da iri, yana tunzura mutane kada su fito zabe. Shirin Najeriya a Yau zai duba ya gani, ko kin fita zabe ne zai magance wannan matsala ko akwai wata mafitar.
Embed this episode
NOW PLAYING
‘Illolin kaurace wa zabe sun fi na kada kuri’a yawa’
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.