EPISODE · Mar 2, 2023 · 12 MIN
Kalubalen Da Ke Gaban Zababben Shugaban Kasa Tinubu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan bayyanar sakamakon zaben da Bola Tinubu ya lashe, masu sharhi suka fara hangowa sabon shugaban na Najeriya wadansu matsaloli da ke gabansa. Shin ta yaya ya kamata Tinubu ya tunkari matsalolin da suka dabaibaye tattalin arziki da ilimi, da tsaro? Saurari shirin Najeriya A Yau domin jin yadda masana suka kalli matsalolin da suka dabaibaye kasar.
Embed this episode
NOW PLAYING
Kalubalen Da Ke Gaban Zababben Shugaban Kasa Tinubu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.