EPISODE · Mar 2, 2023 · 12 MIN
Kalubalen Da Ke Gaban Zababben Shugaban Kasa Tinubu
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailTun bayan bayyanar sakamakon zaben da Bola Tinubu ya lashe, masu sharhi suka fara hangowa sabon shugaban na Najeriya wadansu matsaloli da ke gabansa. Shin ta yaya ya kamata Tinubu ya tunkari matsalolin da suka dabaibaye tattalin arziki da ilimi, da tsaro? Saurari shirin Najeriya A Yau domin jin yadda masana suka kalli matsalolin da suka dabaibaye kasar.
What this episode covers
Send us Fan Mail Tun bayan bayyanar sakamakon zaben da Bola Tinubu ya lashe, masu sharhi suka fara hangowa sabon shugaban na Najeriya wadansu matsaloli da ke gabansa. Shin ta yaya ya kamata Tinubu ya tunkari matsalolin da suka dabaibaye tattalin arziki da ilimi, da tsaro? Saurari shirin Najeriya A Yau domin jin yadda masana suka kalli matsalolin da suka dabaibaye kasar.
NOW PLAYING
Kalubalen Da Ke Gaban Zababben Shugaban Kasa Tinubu
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m