EPISODE · Nov 18, 2024 · 22 MIN
Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi
from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim
Send us Fan MailTun bayan da Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Lucky Aiyedatiwa a matsayin wanda ya lashe Zaben Gwamna da aka gudanar a Jihar Ondo ranar 16 ga watan Nuwamba, hankula suka karkata zuwa ga kalubalen da ke gabansa.Kama daga rikicin cikin gida a jam’iyyarsa ta APC zuwa ga barazanar jam’iyyun adqawa da muradun al’ummar da ya yiwa alkawura, anya Aiyedatiwa bai sha ta fi cikinsa ba kuwa?Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari a kan abubuwan da Zababben Gwamnan na Jihar Ondo ka iya fuskanta bayan ya sha rantsuwar kama aiki.
What this episode covers
Send us Fan Mail Tun bayan da Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Lucky Aiyedatiwa a matsayin wanda ya lashe Zaben Gwamna da aka gudanar a Jihar Ondo ranar 16 ga watan Nuwamba, hankula suka karkata zuwa ga kalubalen da ke gabansa. Kama daga rikicin cikin gida a jam’iyyarsa ta APC zuwa ga barazanar jam’iyyun adqawa da muradun al’ummar da ya yiwa alkawura, anya Aiyedatiwa bai sha ta fi cikinsa ba kuwa? Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari a kan abubuwan da Zababben Gwamnan na Jihar Ondo ka i...
NOW PLAYING
Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m