Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi episode artwork

EPISODE · Nov 18, 2024 · 22 MIN

Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi

from Najeriya a Yau · host Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us Fan MailTun bayan da Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Lucky Aiyedatiwa a matsayin wanda ya lashe Zaben Gwamna da aka gudanar a Jihar Ondo ranar 16 ga watan Nuwamba, hankula suka karkata zuwa ga kalubalen da ke gabansa.Kama daga rikicin cikin gida a jam’iyyarsa ta APC zuwa ga barazanar jam’iyyun adqawa da muradun al’ummar da ya yiwa alkawura, anya Aiyedatiwa bai sha ta fi cikinsa ba kuwa?Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari a kan abubuwan da Zababben Gwamnan na Jihar Ondo ka iya fuskanta bayan ya sha rantsuwar kama aiki.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Nov 18, 2024

Embed this episode

NOW PLAYING

Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi

0:00 22:50

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

No similar podcasts found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Najeriya a Yau?

This episode is 22 minutes long.

When was this Najeriya a Yau episode published?

This episode was published on November 18, 2024.

Can I download this Najeriya a Yau episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!