EPISODE · Apr 15, 2022 · 19 MIN
Karshen Tashe A Kasar Hausa
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailGoman tsakiya na watan Ramadan lokaci ne da ake fatan gani a kasar Hausa, saboda ayyukan ibada da ake yawaitawa da kuma wasan tashe da ake nishadantar da jama’a a unguwanni da sauran wurare.Mene ne tarihin tashe da amfaninsa kuma ya aka yi ya rasa martabarsa da kimarsa a kasar Hausa?
Embed this episode
NOW PLAYING
Karshen Tashe A Kasar Hausa
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.