EPISODE · Feb 13, 2023 · 15 MIN
'Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba'
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailFulani makiyaya suna barin matsugunansu a jihar Taraba kan zargin cewa ana kashe su, kuma ana kwace masu dukiyoyinsu.A cewarsu, wasu ‘yan vigilante ke wannan aika-aikan.Shin su waye ke kashe makiyayan?Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a al’amarin.
Embed this episode
NOW PLAYING
'Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba'
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.