EPISODE · May 22, 2023 · 14 MIN
Ko Sabuwar Gwamnati Za Ta Iya Hada Kan ‘Yan Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailNan da kwanaki 7 za a rantsar da sabuwar gwamnati a Najeriya wadda za ta karbi mulki a cikin wani yanayi na kalubalen da sai shugabanni masu kwarewa da sanin makamar aiki za su iya saita kasar da dinke baraka da kuma sake hada kan yan kasar su koma al’umma daya. Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a harkokin siyasa da mulki, ya kuma baiwa masana dama sun tofa albarkacin bakin su. A yi sauraro lafiya.
What this episode covers
Send us Fan Mail Nan da kwanaki 7 za a rantsar da sabuwar gwamnati a Najeriya wadda za ta karbi mulki a cikin wani yanayi na kalubalen da sai shugabanni masu kwarewa da sanin makamar aiki za su iya saita kasar da dinke baraka da kuma sake hada kan yan kasar su koma al’umma daya. Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a harkokin siyasa da mulki, ya kuma baiwa masana dama sun tofa albarkacin bakin su. A yi sauraro lafiya.
NOW PLAYING
Ko Sabuwar Gwamnati Za Ta Iya Hada Kan ‘Yan Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m