EPISODE · Mar 20, 2023 · 14 MIN
Ko Tasirin Jam'iyyar NNPP Da Leba Zai Wanzu A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailJam'iyyar Leba da NNPP sun yi rawar a zo a gani a zaben 2023 a Najeriya, in an yi la'akari da yadda manyan jamiyyun kasar ke hana sauran jamiyyun rawar gaban hantsi a zabukan da suka gabata.Ko wannan tasiri da wadannan jamiyyu masu tasowa suka yi zai dore a zabuka masu zuwa?Shirin Najeriya A YAU na wannan lokaci ya dubi yiwuwar dorewar da abinda zai iya yi musu tarnaki.
What this episode covers
Send us Fan Mail Jam'iyyar Leba da NNPP sun yi rawar a zo a gani a zaben 2023 a Najeriya, in an yi la'akari da yadda manyan jamiyyun kasar ke hana sauran jamiyyun rawar gaban hantsi a zabukan da suka gabata. Ko wannan tasiri da wadannan jamiyyu masu tasowa suka yi zai dore a zabuka masu zuwa? Shirin Najeriya A YAU na wannan lokaci ya dubi yiwuwar dorewar da abinda zai iya yi musu tarnaki.
NOW PLAYING
Ko Tasirin Jam'iyyar NNPP Da Leba Zai Wanzu A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m