EPISODE · Mar 20, 2023 · 14 MIN
Ko Tasirin Jam'iyyar NNPP Da Leba Zai Wanzu A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailJam'iyyar Leba da NNPP sun yi rawar a zo a gani a zaben 2023 a Najeriya, in an yi la'akari da yadda manyan jamiyyun kasar ke hana sauran jamiyyun rawar gaban hantsi a zabukan da suka gabata.Ko wannan tasiri da wadannan jamiyyu masu tasowa suka yi zai dore a zabuka masu zuwa?Shirin Najeriya A YAU na wannan lokaci ya dubi yiwuwar dorewar da abinda zai iya yi musu tarnaki.
Embed this episode
NOW PLAYING
Ko Tasirin Jam'iyyar NNPP Da Leba Zai Wanzu A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.