EPISODE · Sep 22, 2022 · 14 MIN
Ko Yakin Neman Zabe A Kafafen Sada Zumunta Zai Yi Tasiri A Zaben 2023?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRanar Laraba 28 ga Satumba da muke ciki ’yan takarar zaben 2023 za su fara yawon tallata manufofinsu ga ’yan Najeriya, gabanin babban zaben kasar da za a gudanar a watan Fabrairu da Maris na 2023. Lura da yadda kafafen sada zumunta suka yi tasiri a zabukan 2009 a Amurka, Rasha da sauran manyan kasashen duniya, kuna ganin yakin neman zabe a kafafen sada zumunta a Najeriya zai yi wani tasiri na a zo a gani? Ku biyo mu sannu a hankali cikin shirin domin jin ra’ayoyin masana kan wannan batu.
What this episode covers
Send us Fan Mail Ranar Laraba 28 ga Satumba da muke ciki ’yan takarar zaben 2023 za su fara yawon tallata manufofinsu ga ’yan Najeriya, gabanin babban zaben kasar da za a gudanar a watan Fabrairu da Maris na 2023. Lura da yadda kafafen sada zumunta suka yi tasiri a zabukan 2009 a Amurka, Rasha da sauran manyan kasashen duniya, kuna ganin yakin neman zabe a kafafen sada zumunta a Najeriya zai yi wani tasiri na a zo a gani? Ku biyo mu sannu a hankali cikin shirin domin jin ra’ayoyin...
NOW PLAYING
Ko Yakin Neman Zabe A Kafafen Sada Zumunta Zai Yi Tasiri A Zaben 2023?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m