EPISODE · Jan 28, 2022 · 16 MIN
Laifin Wane Ne Rashin Daukar Masu Digiri Aiki A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRashin samun aikin yi a tsakanin wadanda suka kammala karatu mai zurfi na ci gaba da janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ’yan Najeriya, har wasunsu na yin da-na-sanin bata shekarunsu a yin karatun.Masana kuma na dora laifin rashin aikin yi a tsakanin matasa masu ilimin boko a kan rashin ingancin manhajar karatun kasar. Shin a ina gizo ke saka?Shirin Najeriya A Yau na tafe amsar wannan tambaya.Latsanan👇🏾domin sauraron shirin kai tsayehttps://bit.ly/3r5kyuPA daure a yi sharing da wasu groups dan Allah
What this episode covers
Send us Fan Mail Rashin samun aikin yi a tsakanin wadanda suka kammala karatu mai zurfi na ci gaba da janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ’yan Najeriya, har wasunsu na yin da-na-sanin bata shekarunsu a yin karatun. Masana kuma na dora laifin rashin aikin yi a tsakanin matasa masu ilimin boko a kan rashin ingancin manhajar karatun kasar. Shin a ina gizo ke saka? Shirin Najeriya A Yau na tafe amsar wannan tambaya. Latsanan👇🏾domin sauraron shirin kai tsaye https://bit.ly/3r5kyuP A daure a yi sharing ...
NOW PLAYING
Laifin Wane Ne Rashin Daukar Masu Digiri Aiki A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m