EPISODE · Jan 28, 2022 · 16 MIN
Laifin Wane Ne Rashin Daukar Masu Digiri Aiki A Najeriya?
from Najeriya a Yau · host Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Send us Fan MailRashin samun aikin yi a tsakanin wadanda suka kammala karatu mai zurfi na ci gaba da janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ’yan Najeriya, har wasunsu na yin da-na-sanin bata shekarunsu a yin karatun.Masana kuma na dora laifin rashin aikin yi a tsakanin matasa masu ilimin boko a kan rashin ingancin manhajar karatun kasar. Shin a ina gizo ke saka?Shirin Najeriya A Yau na tafe amsar wannan tambaya.Latsanan👇🏾domin sauraron shirin kai tsayehttps://bit.ly/3r5kyuPA daure a yi sharing da wasu groups dan Allah
Embed this episode
NOW PLAYING
Laifin Wane Ne Rashin Daukar Masu Digiri Aiki A Najeriya?
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.