EPISODE · Aug 4, 2023 · 14 MIN
Makomar Jam’iyyar APC Bayan Zaɓen Ganduje
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailJam’iyyar APC mai mulki ta tabbatar da tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugabanta na ƙasa. Ko da yake lamarin bai zo da mamaki ba, kasancewar an daɗe ana yaɗa wannan jita-jita, wanda wasu ke ganin shi ya sa babu sunansa a cikin ministoci daga jihar.Ganduje ya maye gurbin tsohon gwamnan Jihar Nassarawa, Abdullahi Adamu wanda ya sauka bisa raɗin kansa, lamarin da ya sa ake ganin an bar yankin Arewa ta tsakiya babu wani jigo a cikin jamiyyar a matakin kasa.To amma yanzu, mecece makomar jamiyar da inda aka dosa? Shirin Najeriya a Yau ya maida hankali akan hakan
What this episode covers
Send us Fan Mail Jam’iyyar APC mai mulki ta tabbatar da tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugabanta na ƙasa. Ko da yake lamarin bai zo da mamaki ba, kasancewar an daɗe ana yaɗa wannan jita-jita, wanda wasu ke ganin shi ya sa babu sunansa a cikin ministoci daga jihar. Ganduje ya maye gurbin tsohon gwamnan Jihar Nassarawa, Abdullahi Adamu wanda ya sauka bisa raɗin kansa, lamarin da ya sa ake ganin an bar yankin Arewa ta tsakiya babu wani jigo a cikin jamiyyar a matakin kas...
NOW PLAYING
Makomar Jam’iyyar APC Bayan Zaɓen Ganduje
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
Dec 5, 2025 ·50m
Oct 9, 2025 ·33m
Oct 3, 2025 ·40m
Sep 11, 2025 ·31m
Aug 27, 2025 ·39m
Aug 18, 2025 ·54m