EPISODE · Feb 8, 2024 · 15 MIN
Matsalolin Da Ke Damun Arewacin Najeriya
from Najeriya a Yau · host Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim
Send us Fan MailLabarun da ke fitowa daga Arewacin Najeriya na nuna yadda yankin ya koma baya sakamakon ta'adancin Boko Haram, ýan bindiga masu satar mutane da karbar kudin fansa, ya janyo karuwar rashin aikin yi da rashin karatu a tsakanin jamaár yankin.Mene ne gaskiyar matsalar wannan yanki?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da masu ruwa da tsaki daga Arewacin Najeriya, ya kuma bankado gaskiyar abin da ke damun yankin a halin da ake ciki.
Embed this episode
NOW PLAYING
Matsalolin Da Ke Damun Arewacin Najeriya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.
Similar Podcasts
No similar podcasts found.